20-26 ga Nuwamba
AYUBA 18-19
Waƙa ta 44 da Adduꞌa
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Kada Ku Yi Watsi da Waɗanda Kuke Ibada Tare”: (minti 10)
Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah: (minti 10)
Ayu 19:1, 2—Mene ne muka koya daga yadda Ayuba ya yi saꞌad “abokansa” suka yi masa baƙar magana? (w94-E 10/1 32)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah da waꞌazi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4) Ayu 18:1-21 (th darasi na 5)
KA YI WAꞌAZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 3) Ka soma da batun da ke yadda za mu yi waꞌazi. Mutumin ya ba da wata hujja da aka saba bayarwa. (th darasi na 12)
Komawa Ziyara: (minti 4) Ka soma da batun da ke yadda za mu yi waꞌazi. Ka gayyaci mutumin zuwa taro, sai ka gabatar kuma ku tattauna (amma kar ka kunna) bidiyon nan Me Ake Yi a Majamiꞌar Mulki? (th darasi na 3)
Jawabi: (minti 5) w20.10 17 sakin layi na 10-11—Jigo: Ku Ƙarfafa Ɗalibanku Su Sami Abokai a Ikilisiya. (th darasi na 20)
RAYUWAR KIRISTA
Ka Zama Abokin Jehobah—Ku Riƙa Taimaka wa Mutane: (minti 5) Tattaunawa. Ku kalli bidiyon. Saꞌan nan in zai yiwu, ka tambayi yaran da ka zaɓa cewa: Ta yaya yara za su riƙa taimaka wa mutane?
Mene ne za ka iya yi don ka taimaka wa mutane?
“Shirin da Aka Yi don A Ƙarfafa Masu Hidima a Bethel”: (minti 10) Tattaunawa da bidiyo.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 2 sakin layi na 23-34
Kammalawa (minti 3)
Waƙa ta 63 da Adduꞌa