25-31 ga Disamba
AYUBA 30-31
Waƙa ta 28 da Adduꞌa
Gabatarwar Taro (minti 1)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Ta Yaya Ayuba Ya Kasance da Tsabta a Ɗabiꞌarsa?”: (minti 10)
Abubuwa Masu Daraja Daga Kalmar Allah: (minti 10)
Ayu 31:35—Ta yaya za mu guji zama kamar abokan Ayuba saꞌad da wani ya gaya mana abin da ke damunsa? (w18.09 15 sakin layi na 13)
A karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon, waɗanne abubuwa masu daraja ne ka samu game da Jehobah da waꞌazi da dai sauransu?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4) Ayu 31:15-40 (th darasi na 5)
KA YI WAꞌAZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 4) Ka soma da batun da ke yadda za mu yi waꞌazi. Ka gaya wa mutumin yadda muke yin nazarin Littafi Mai Tsarki da mutane kyauta kuma ka ba shi katin nazarin Littafi Mai Tsarki. (th darasi na 1)
Komawa Ziyara: (minti 3) Ka soma da batun da ke yadda za mu yi waꞌazi. Ka gayyaci mutumin zuwa taro, sai ka gabatar kuma ku tattauna (amma kar ka kunna) bidiyon nan Me Ake Yi a Majamiꞌar Mulki? (th darasi na 11)
Jawabi: (minti 5) g16.4-E 8-9—Jigo: Ta Yaya Zan Bayyana Abin da Ke Littafi Mai Tsarki Game da Luwaɗi? (th darasi na 14)
RAYUWAR KIRISTA
“Abin da Ya Sa Kallon Batsa Bai Dace Ba”: (minti 7) Tattaunawa da bidiyo.
Bukatun Ikilisiya: (minti 8)
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 4 sakin layi na 7-15, akwatunan da ke shafuffuka na 44, 46
Kammalawa (minti 3)
Waƙa ta 74 da Adduꞌa